Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi jawabi don kwantar da hankulan ‘yan kasa kan kisan matasa masu zanga-zanga - 3' 37"

Your browser doesn’t support HTML5

Bayan koke-koke daga ‘yan Najeriya da dama, shugaba Muhammadu Buhari ya yiwa ‘yan kasar jawabi a kan kisan wasu masu zanga-zanga da ake zargin jami’an rundunar soji da aikatawa yana mai rokon yan kasa su rungumi zaman lafiya.