TASKARVOA: Yadda Aka Yi Bikin Cikar Sarkin Zazzau Shekara Daya Akan Karagar Mulki

Your browser doesn’t support HTML5

Sarkin Zazzau Mai Martaba Ahmad Nuhu Bamalli da ke jihar Kadunan Najeriya, ya cika shekara daya akan karagar mulki inda yayin bikin, ya yi kira ga jama’a da su ci gaba da taimakawa hukuma wajen yaki da matsalar tsaro da ta addabi wasu sassan kasar kamar yadda za ku gani a wannan rahoto da Sani Shu'aibu Malumfashi ya hada.