Wasu Dalilan Da Ke Sa Mutane Sayar Da Kuri'unsu Ko Karbar Kudin 'Yan Siyasa

Your browser doesn’t support HTML5

Shin me ke sa wasu mutane siyar da kuri’arsu, ko kuma karban kudin ‘yan siyasa da nufin jefa musu kuri’a a ranar zabe? Ga abinda wasu ke cewa.