Wata Mata A Ghana Na Taimakawa Yara Mata Da Audugar Al'ada Don Samun Zuwa Makaranta
Your browser doesn’t support HTML5
Wata malamar makaranta a Kumasi, Ghana ta na taimakawa wajen magance matsalar rashin zuwa ‘ya’ya mata makaranta, ta hanyar samar mu su da audugar mata da za ta taimaka mu su yayin da suke al’ada.