Zaben 2023: Dalilan Da Suka Sa Na Fi Saura Cancanta – Tambuwal

Your browser doesn’t support HTML5

Yayin da ake ci gaba da samun masu bayyana kudurinsu na neman shugabancin Najeriya a zaben 2023, gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwa ya bayyana dalilan da ya ce suka sa ya fi sauran masu kudurin tsayawa takara a karkashin jam’iyyar PDP cancanta.
Yayin da ake ci gaba da samun masu bayyana kudurinsu na neman shugabancin Najeriya a zaben 2023, gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwa ya bayyana dalilan da ya ce suka sa ya fi sauran masu kudurin tsayawa takara a karkashin jam’iyyar PDP cancanta.