Yanzu dai abin jira a gani shi ne yadda zaben zai kaya da kuma bangaren da ‘yan takarar za su karkata domin neman kuri’a.
No media source currently available
Game da tasirin ricikin na Ukraine akan tattalin arzikin kasashen duniya, Muryar Amurka ta tattaunawa da masana tattalin arziki daga kasashen Afirka da ban daban.
Kungiyar Milan ta ce an yi aikin kwaurin ne a Faransa, a kokarin da take yi don magance ciwon wanda ya jima yana addabar dan wasan.
masu fafutukar kare hakkin mata ke kokawa da yadda al’umma ke yin shiru a lokuta da dama idan an samu matsalar fyade, lamarin dake kara yawaitar matsalar.
Bayan da aka kammala kidaya kuri’un tare da bayyana sakamakon, masoyan Banky sun dauke shi a kafada suna murnar lashe zaben.
Yau take Jumma'ar karshe a watan Ramadan na shekarar 1443 Bayan hijirar manzon Allah SWA Wanda yayi daidai da 29 ga watan Afrilun shekarar 2022. Ko yaya al'ummar musulmi wadanda suka samu damar kai ziyarar aikin Umrah a kasar Saudiya suka ji da wannan Rana.
Abdullahi Mansoor, manomi ne kuma mazaunin Yankin Adamawa, ya yi farin ciki da wannan labari, ko da yake yana taka-tsantsan da irin wannan alkawari na gwamnati.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari wanda ya kaddamar da ayyukan hanyoyi da gadoji da sauran ayyukan more rayuwa a yankin Kafanchan dake kudancin Kaduna da kuma wasu ayyukan a kwaryar garin Kaduna, ya ce Kaduna ta canza fasali karkashin gwamna Nasuru Ahmed El-rufa'i.
Jihohi da dama a arewacin Najeriya na fama da matsanancin yanayin zafi, inda har yakan kai maki 35 zuwa 40 na ma’aunin celcius a wasu wuraren. Musulmai da suke gudanar da azumin Ramadan na bana a yankunan da ke fama da yanayin na zafi suna yin azumin da wuya.