Gobarar da ta auku a ofishin hukumar zaben jihar Kaduna ta lakume wasu na'urorin zabe, amma shugabar hukumar ta ce duk da haka zasu shirya zaben kananan hukumomi da jam’iyyu fiye da 25 zasu shiga duk da shakkun da suke dashi na cewa za’a yaudaresu
Zanga-zangar da aka shirya yau domin kin amincewa da yunkurin takaita harkokin siyasa da walwalar 'yan jarida ya tsoratar da gwamnatin kasar wadda yanzu tana neman shawo kan lamarin
A cikin jawabinsa da yayiwa majalisun Amurka shugaban Faransa ya soki manufofin shugaban Amurka tare da kiran 'yan majalisun su tabbatar Donald Trump bai yi watsi da yarjejeniyar nukiliyar Iran da aka cimma ba
No media source currently available