Kwararru sun ce murar tsuntsaye ta sake bulla a Najeriya kuma tana yaduwa fiye da yadda aka zata. Kamar yadda wakilinmu Gilbert Da Costa ya ruwaito, wannan ya sa tsoro a zukatan jama’a domin gudun illar matsalar.
Kungiyar likitocin dabbobi ta Najeriya ta ce nau’in H5N1 na murar tsuntsaye har yanzu ya kasance babbar matsala a Najeriya ta kuma yi gargaɗi cewa ƙasar tana da gargaɗi da cewa ƙasar na iya tsunduma cikin wata sabuwar yaɗuwar cutar.
Kungiyar likitocin dabbobi ta Najeriya ta ce nau’in H5N1 na murar tsuntsaye har yanzu ya kasance babbar matsala a Najeriya ta kuma yi gargaɗi cewa ƙasar tana da gargaɗi da cewa ƙasar na iya tsunduma cikin wata sabuwar yaɗuwar cutar.