Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Afirka: A Najeriya Wani Dan Kunar Bakin Wake Akan Keke Ya Kashe Mutane Uku Kana Ya Jikkata Wasu 18


VOA60 Afirka: A Najeriya Wani Dan Kunar Bakin Wake Akan Keke Ya Kashe Mutane Uku Kana Ya Jikkata Wasu 18
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Wani dan kunar bakin wake akan keke ya kashe mutane uku kana ya jikkata wasu 18 bayan da ya ta da ababan fashewar da ke jikinsa a wajen Birnin Maiduguri.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG