Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

AFCON 2017 da Port-Gentil a Gabon

Gasar Cin Kofin Afirka ta 2017 da za a yi a kasar Gabon, ita ce ta 31 tun da aka fara wannan gasa tsakanin kasashen Afirka. Gasar, wadda ake kira AFCON a takaice, Hukumar Kwallon kafa ta Afirka ce ke shiryawa don kungiyoyin kwallon kafa na maza na Afirka.


Domin Kari

XS
SM
MD
LG