A cigaba da taimakawa wadanda rikicin Boko Haram ya daidaita a jihar Borno, Hajiya Aisha Buhari ta kai kayan abinci.
Gwamnan jihar Kashim Shettima na cikin manyan mutanen da suka karbi kayan
Gwamnan jihar Kashim Shettima na cikin manyan mutanen da suka karbi kayan