Idan za’a tuna, kwanaki ne rundunar sojin Nigeria ta gayyaci ‘yan jaridar Nigeria da na kasashen waje, inda aka dauke su a jirgin sama daga birnin tarayya na Abuja, aka kuma kewaya dasu Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, domin ganarwa idonsu halin da ake ciki a kokarin da ake yi na kauda ayyukan ta’addanci.
Al’amuran dake faruwa a ciki da wajen Nigeria, Babi na 2
5
A soldier stands guard outside of a church that Islamic extremists burned in an earlier attack in Marte, Nigeria.
6
Journalists look at arms and ammunition which military commanders say they previously seized from Islamic fighters in Maiduguri, Nigeria.
7
A soldier looks out from under the brim of his helmet in Maiduguri, Nigeria.
8
Police officers stand in front of the burned-out police station in Marte, Nigeria.