Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Bukaci Hukumomin Najeriya Da Su Dakatar Da Mayar Da 'Yan Gudun Hijira Garuruwansu


An Bukaci Hukumomin Najeriya Da Su Dakatar Da Mayar Da 'Yan Gudun Hijira Garuruwansu
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:32 0:00

Kungiyoyin kare hakkin bil adama sun bukaci hukumomin Najeriya da su dakatar da shirin mayar da ‘yan gudun hijira garuruwansu a Arewa maso Gabashin kasar.

XS
SM
MD
LG