Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Yadda Wani Matashi Ya Cinna Wa Masallaci Wuta A Kauyen Larabar Abasawa


TASKAR VOA: Yadda Wani Matashi Ya Cinna Wa Masallaci Wuta A Kauyen Larabar Abasawa
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:47 0:00

Wani matashi a garin Larabar Abasawa dake karamar hukumar Gezawa ya cinnawa wani masallaci wuta yayin da mutane suke sallar asubahi. Rundunar ‘yan sadan jihar ta ce mutumin ya zuba fetur ne, ya banka wuta, sannan ya rufe kofar masallacin. Kimanin mutane 35 ne suka samu raunukan sakamakon al'amarin.

XS
SM
MD
LG