Bukukuwan Tunawa Da Ranar Zagayowar 'Yancin Kasar Jamhuriyar Nijar, Laraba 3 Ga Watan Agusta A Tilbaery
Shugaban Nijar Mohamed Bazoum ya jagorancin bukukuwan tunawa da ranar zagayowar 'yancin kasar, Laraba 3 ga watan Agusta a Tilbaery inda ya karrama wasu gwamnonin Jihohin Najeriya biyu da wasu manyan 'yan kasuwa soboda gudunmawar da suka bayar wajen karfafa hulda tsakanin Najeriya da Nijar.

1
Bukukuwan Tunawa Da Ranar Zagayowar 'Yancin Kasar Nijar

2
Bukukuwan Tunawa Da Ranar Zagayowar 'Yancin Kasar Nijar

3
Bukukuwan Tunawa Da Ranar Zagayowar 'Yancin Kasar Nijar

4
Bukukuwan Tunawa Da Ranar Zagayowar 'Yancin Kasar Nijar