Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Jihar Borno Ta Kai Dauki Ga Iyalan Mayakan CJTF Da Kungiyar Boko-Haram Ta Kashe


Gwamnatin Jihar Borno Ta Kai Dauki Ga Iyalan Mayakan CJTF Da Kungiyar Boko-Haram Ta Kashe
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:45 0:00

Gwamnatin Jihar Borno ta kai dauki ga iyalan mayakan CJTF da aka kashe a yakin da suke yi da ‘yan ta’addan Boko Haram. An bayar da tallafin Naira miliyan dari uku, domin daukar nauyin karatun yaran da aka bari.

XS
SM
MD
LG