Mun tattauna da Dakta Aminu Yushua Ibrahim a game da halin da yara da manya suke iya shiga bayan cin zarafin da Malaman makaranta sukayi masu da kuma illar tsare su a wadannan cibiyoyi.
Mun tattauna da Dakta Aminu Yushua Ibrahim a game da halin da yara da manya suke iya shiga bayan cin zarafin da Malaman makaranta sukayi masu da kuma illar tsare su a wadannan cibiyoyi.