Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hotunan Mutanen Da 'Yan Sanda Suka Ceto A Garin Kaduna

'Yan sanda sun kai farmaki a wata makarantar Islamiya bayan samun rahotannin sirri, suka ceto daruruwan mutane galibi kananan yara wadanda ake gasawa akuba da dama aka daure da sarka tare kuma da kulle sarkar da kwado.

Domin Kari

16x9 Image

Grace Alheri Abdu

Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG