Hukumar Kula Da Yanayi Ta Najeriya Ta Yi Gargadin Cewa Za A Samu Saukar Ruwan Sama Mai Yawa Da Wuri A Bana Tare Da Ambaliya A Wasu Jihohin Kasar. Wasu mutanen miliyan biyu sun rasa muhallansu, yayin da dubban gidaje da gonaki da dukiyoyi na biliyoyin Naira suka lalace.
Hukumar Kula Da Yanayi Ta Najeriya Ta Yi Gargadin Cewa Za A Samu Saukar Ruwan Sama Mai Yawa Da Wuri A Bana Tare Da Ambaliya A Was