Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hukumar Kula Da Yanayi Ta Najeriya Ta Yi Gargadin Cewa Za A Samu Saukar Ruwan Sama Mai Yawa Da Wuri A Bana Tare Da Ambaliya A Was


Hukumar Kula Da Yanayi Ta Najeriya Ta Yi Gargadin Cewa Za A Samu Saukar Ruwan Sama Mai Yawa Da Wuri A Bana Tare Da Ambaliya A Was
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:14 0:00

Hukumar Kula Da Yanayi Ta Najeriya Ta Yi Gargadin Cewa Za A Samu Saukar Ruwan Sama Mai Yawa Da Wuri A Bana Tare Da Ambaliya A Wasu Jihohin Kasar. Wasu mutanen miliyan biyu sun rasa muhallansu, yayin da dubban gidaje da gonaki da dukiyoyi na biliyoyin Naira suka lalace.

XS
SM
MD
LG