Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gobara ta Kama Majalisar Dokokin Afirka ta Kudu


Gobara ta Kama Majalisar Dokokin Afirka ta Kudu
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:48 0:00

Hukumomi a Afirka ta Kudu sun ce an samu nasarar shawo kan wutar da ake zaton wani mutun ne ya kunnata wacce ta kone ginin majalisar dokokin kasar, bayan gobarar ta shafe kwanaki biyu ta na tafka barna.

XS
SM
MD
LG