Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kashi 35% Na Marasa Lafiya Da Asibitocin Kasar Nijar Ke Karba 'Yan Najeriya Ne


Kashi 35% Na Marasa Lafiya Da Asibitocin Kasar Nijar Ke Karba 'Yan Najeriya Ne
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:53 0:00

Kashi 35% na marasa lafiya da asibitocin kasar Nijar ke karba ‘yan Najeriya ne dake tsallakowa neman magani musamman wadanda ke da zama a garuruwan dake iyaka da Nijar.

XS
SM
MD
LG