Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Aikin Dake Gaban Wanda Zai Lashe Zaben Amurka A Afirka


TASKAR VOA: Aikin Dake Gaban Wanda Zai Lashe Zaben Amurka A Afirka
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:59 0:00

Amurkawa da dama da za su yi zabe a watan Nuwamba, batutuwan da suka shafi Afirka ba su dame su sosai ba. Sai dai masu sharhi na ganin duk wanda ya yi nasara a zaben, yana da jan aiki na dawowa kimar Amurka a nahiyar ta Afirka.

XS
SM
MD
LG