Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Maniyyatan Aikin Hajjin Bana da Aka Yiwa Gwajin Cutar Ebola, filin jirgin sama na Murtala Muhammad a Birnin Ikko, 22 ga Satumba, 2014

Hukumomin kula da lafiya na kasar Nigeria, na yiwa Mahajatta gwaji a babban filin jirgin sama na Murtala Muhammad a birnin Ikko, kafin su tashi zuwa kasar Saudi Arebiya, a wani kokarin neman shawo kan yaduwar kwayar cutar Ebola.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG