Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce akalla mutane miliyan 89.3 ne aka tilastawa barin gidajensu a fadin duniya. Daga cikinsu akwai kusan 'yan gudun hijira miliyan 27.1, kuma kusan kashi 41 cikin 100 daga cikinsu, ba su kai shekaru 18 ba.
Mayar Da Hankali Ga Halin Da 'Yan Gudun Hijira A Fadin Duniya Ke Ciki