Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mayar Da Hankali Ga Halin Da 'Yan Gudun Hijira A Fadin Duniya Ke Ciki


Mayar Da Hankali Ga Halin Da 'Yan Gudun Hijira A Fadin Duniya Ke Ciki
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:09 0:00

Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce akalla mutane miliyan 89.3 ne aka tilastawa barin gidajensu a fadin duniya. Daga cikinsu akwai kusan 'yan gudun hijira miliyan 27.1, kuma kusan kashi 41 cikin 100 daga cikinsu, ba su kai shekaru 18 ba.

XS
SM
MD
LG