Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mu Na Son Gwamnatin Najeriya Ta Fitar Da Matsaya Kan Kisan Gilla Ga Sheikh Aisami-Sheikh Bala Lau.mp3


please wait

No media source currently available

0:00 0:02:48 0:00

Shugaban kungiyar JIBWIS Sheikh Abdullahi Bala Lau ya bukaci gwamnatin Najeriya ta fitar da matsaya kan wadanda a ke tuhuma da hannu a kisan gilla ga babban malamin nan na Islama a Yobe Sheikh Gwani Aisami.

XS
SM
MD
LG