WASHINGTON, DC —
Mutane akalla 37 sun rasa rayukansu a lokacin da wata motar daukar shanu ta yi hatsari a kan wata gada a Mariga dake jihar Neja.
Wasu mutanen su akalla 30 su na babban asibitin Kontagora, inda ake jinyar raunukan da suka samu a wannan hatsari.
Rahotanni na cewa wannan motar daukar shanu, tana dauke da mutanen da yawansu ya kai kiamnin 78, kuma ta fito ne daga Jihar Zamfara a kan hanyarta ta zuwa Lagos.
Ga Mustapha Nasiru batsari da cikakken bayani.
Wasu mutanen su akalla 30 su na babban asibitin Kontagora, inda ake jinyar raunukan da suka samu a wannan hatsari.
Rahotanni na cewa wannan motar daukar shanu, tana dauke da mutanen da yawansu ya kai kiamnin 78, kuma ta fito ne daga Jihar Zamfara a kan hanyarta ta zuwa Lagos.
Ga Mustapha Nasiru batsari da cikakken bayani.