Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ROHINGYA: India Tana Shirin Korar 'Yan Rohingya


ROHINGYA: India Tana Shirin Korar 'Yan Rohingya
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:08 0:00

Duk da cewa ta aikawa ‘yan Rohingya agaji a Bangladesh, India ta yi sanarwar cewa zata kori ‘yan Rohingya 40,000. Wakilin Muryar Amurka Ritul Joshi ta bada rohoton halin fargabar da mazaunan wani sansanin ’yan gudun hijiran a New Delhi ke ciki.

XS
SM
MD
LG