Shugaban Nigeria Muhammadu Buhari da tawagar shi sun isa birnin Santambul na kasar Turkiyya domin halartar taron bunkasa cinikkayya tsakanin kasashen Afirka da Turkiyya wanda za a yi karo na uku.
Zangon shirye-shirye
-
Afrilu 21, 2024
DARDUMAR VOA: Yadda Aka Tuna Da Matan Chibok A Legas