Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Kasar Gambia Ta Samu Ci Gaba A Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa


TASKAR VOA: Kasar Gambia Ta Samu Ci Gaba A Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:07 0:00

Ma’aunin matsalar cin hanci da rashawa a Zambia ya nuna cewa kasar ta samu ci gaba a karon farko cikin shekaru goma, kamar yadda kungiyar Transparency International a kasar ta sanar. Hukumomi a kasar sun ce kwalliya ta fara biyan kudin sabulu a dagewar da suka yi wajen karfafa bin doka da oda.

XS
SM
MD
LG