Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Cin Hanci Da Rashawa Na Silale Kaso 20 Na Kasafin Kudin Ghana


TASKAR VOA: Cin Hanci Da Rashawa Na Silale Kaso 20 Na Kasafin Kudin Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:05:07 0:00

Har yanzu matsalar cin hanci da rashawa ta na da girma sosai a kasashen nahiyar, ciki har da Ghana. A cewar hukumar kare hakkin dan Adam ta kasar, kashi 20 cikin dari na kasafin kudin kasar ya na silalewa ne saboda matsalar cin hanci da rashawa.

XS
SM
MD
LG