Wata Kotun Koli A Nijar Ta Yanke Hukunci Kan Rikicin Cikin Gida A Jam'iyyar CDS Rahama

shugaban Niger, Mahamadou Issoufou.

A Nijar-rikicin jam'iyar CDS bangaren Mahaman Usman yace zai daukaka zuwa gaban kotun CEDEAO ko ECOWAS.

Wata kotu a Nijar ta warware takaddamar da aka sha yi a gaban kotu tsawon shekaru 2 sakamakon rikicin cikin gida da ya barke a cikin jam’iyar CDS RAHAMA jam’iyar tsohon shugaban kasar ta Nijar Alhaji Muhamane Usman

Daga Niamey, Abdoulaye Mamane Amadou ya hado mana da wannan rahoton.

Your browser doesn’t support HTML5

niger pol