Akwai Darussa Da Kasashe Za Su Koya A Rikicin Afghanistan Bayan Janyewar Amurka - Diop

Your browser doesn’t support HTML5

Ministan Harkokin Wajen kasar Mali, Abdoulaye Diop, ya yi karin haske kan tsaron kasashen yankin Sahel yayin da sojojin Faransa suka janye daga yankin. A hirar tasu da wakilin Muryar Amurka, Modibbo Dembele, ministan ya kuma tabo halin da ake ciki yanzu a Afganistan.
Ministan Harkokin Wajen kasar Mali, Abdoulaye Diop, ya yi karin haske kan tsaron kasashen yankin Sahel yayin da sojojin Faransa suka janye daga yankin. A hirar tasu da wakilin Muryar Amurka, Modibbo Dembele, ministan ya kuma tabo halin da ake ciki yanzu a Afganistan.