Washington, D.C., —
Masu sauraro, assalama alaikum, da fatan an wuni lafiya. Wannan makon za a ji amsoshin wadannan tambayoyin:
- A ina Majalisar Dinkin Duniya ta ke?
- Mene ne dalilin saka ma ta suna Majalisar Dinkin Duniya?
- Wace irin gudunmawa majalisar ke bayarwa?
- Majalisar na iya magana a yi aiki da maganar?
Masu tambaya: Kawu Mairuwa Bajoga da Saleh Muhammad Isah Bajoga.
Wakilinmu a shiyyar Adamawa, Muhammad Salisu Garba, ya samo amsoshin wadannan tambayoyin daga Dakta Mahadi Abba na Jami’ar Modibbo Adama da ke Yola, jihar Adamawan Najeriya.
Ga cikakken shirin. A yi sauraro lafiya:
Your browser doesn’t support HTML5