Binciken Ebola a Iyakar Najeriya da Nijar, Satumba 30, 2014

Mr. Jibrin Zakari jami'in kiwon lafiya daga Najeriya na auna zafin jikin fasenjoji dake shiga Najeriya, domin tantance ko suna dauke da cutar Ebola.

Abdoulaye Mamane Amadou na Muryar Amurka na tattaunawa da jami'in kiwon lafiya Mr. Jibrin Zakari akan Ebola.

Abdoulaye Mamane Amadou na Muryar Amurka na tattaunawa da jami'in kiwon lafiya Mr. Jibrin Zakari akan Ebola.

Abdoulaye Mamane Amadou na Muryar Amurka na tattaunawa da jami'in kiwon lafiya Mr. Jibrin Zakari akan Ebola.