GRACE ALHERI ABDU: Domin Iyali- Bayani Kan Batun Cin Zarafin Yaro Kurma-Kashi Na Biyu-Agusta,01, 2019

Grace Alheri Abdu

A kashi na biyu na bayani kan batun cin zarafin wani karamin yaro kurma dan shekara shida a makarantar kurame ta gwamnati dake Kuje, Abuja, mahaifiyar yaron, Dr Hannatu Ayuba Usman ta bayyana irin matakan da suka bi na neman karin haske game da lamarin daga hukumar makarantar, da kuma yadda suka gamu da cikas.

Saurari bayanin nata

Your browser doesn’t support HTML5

Bayani Kan Batun Cin Zarafin Yaro Kurma Pt2-10:00"