GRACE ALHERI ABDU: Domin Iyali-Magidanci Ya Yiwa Kawar 'Yarshi Ciki-Kashi Na Biyu-Agusta,22, 2019

Alheri Grace Abdu

Makon da ya gabata shirin Domin Iyali ya fara gabatar da hira da shirin ya yi da uwar wata yarinya 'yar shekaru goma sha uku dake zaune a garin Misau jihar Bauchi, wadda wani mahaifin abokiyarta a makaranta ya yi mata ciki bayan ya shafe sama da shekaru biyu yana mata fyade da tunanin cewa shekarunta basu kai da zata iya daukar ciki ba.

A Yau shirin ya yi hira da wan yarinyar wanda shima muka saya sunansa wanda ya bayyana cewa bayan an zauna da mai unguwarsu wanda ya kansace limamin garin da kuma wa a wajen wanda ya yiwa yarinyar ciki, da kuma kungiyar Hizba, aka cimma yarjejeniya a rubuce da mutumin cewa zai dauki nauyin dawainiyarta ya kuma amince zai aure ta amma daga baya suka zame aka bar yarinyar a rana.

Ga bayanin da ya yiwa wakilinmu Abdulwahab Mohammed.

Your browser doesn’t support HTML5

Yiwa karamar Yarinya Fyade A Misau; Pt2-10"