KALLABI: Shin Mata Zasu Sami Cigaba a Fafitukar Ganin Ana Damawa Da Su A Gwamnatin Tinubu? - Yuni 11, 2023

Alheri Grace Abdu

Alheri Grace Abdu

Shirrin na wannan makon zai duba yadda shugaba Bola Tinubu ya zabi mataimaka na mussamman guda 20 tun da ya hau mulki, amma kuma i zuwa yanzu, babu ko mace daya da aka ba mukami.

Saurari shirin:

Your browser doesn’t support HTML5

KALLABI: Shin Mata Zasu Sami Cigaba a Fafitukar Ganin a Dama Dasu A Gwamnatin Tinubu? - Yuni 11, 2023