Shirrin na wannan makon zai duba yadda shugaba Bola Tinubu ya zabi mataimaka na mussamman guda 20 tun da ya hau mulki, amma kuma i zuwa yanzu, babu ko mace daya da aka ba mukami.
Saurari shirin:
Your browser doesn’t support HTML5
KALLABI: Shin Mata Zasu Sami Cigaba a Fafitukar Ganin a Dama Dasu A Gwamnatin Tinubu? - Yuni 11, 2023