An Karrama Ma'aikatan VOA Hausa Da Lambobin Yabo Na Zinare, Nuwamba 20, 2015

Your browser doesn’t support HTML5

Hukumar Kula da Ayyukan Yada Labarai Ta Amurka ta karrama wasu ma'aikatan sashen Hausa da lambobin yabo na zinare a wurin bayar da lambobin yabo na hukumar na 2015