Shin Gwamnati Na Iya Hana Dan Kasuwa Sallamar Ma'aikatan da Baya Bukata

Muhammad Buhari, shugaban gwamnatin Najeriya; ko gwamnatinsa nada hurumin hana dan kasuwa mai zaman kansa sallamar ma'aikatan da baya bukata?

Ministan kwadagon Najeriya Chris Ngige ya yi barazanar soke lasisin bankunan dake rage ma'aikatansu idan basu daina ba

A jawabin da yayi a Geneva makon jiya ministan kwadagon Najeriya Dr Chris Ngige yace zai dakatar da lasisin bankuna da wasu masana'antu idan basu daina korar ma'aikatansu ba.

Tambaya nan ita ce a shirin dimokradiya wadda Najeriya tace tana bi gwamnati nada hurumin hukunta dan kasuwa mai zaman kansa da ya rage ma'aikatansa saboda tabarbarewar tattalin arziki.

Masana harkokin shari'a sun duba lamarin musamman barazanar da Dr Chris Ngige yayi kuma sun yi bayani.

Ga bayanin

Your browser doesn’t support HTML5

Shin Gwamnati Na Iya Hana Dan Kasuwa Sallamar Ma'aikatan da Baya Bukata - 10' 27"