Shirin Karfe 9:30 Na Dare Agogon Najeriya Da Nijar Akan Zaben Nijar

Your browser doesn’t support HTML5

ZABE A NIJAR: Daga dakin yada labaru sashen Hausa na muryar Amurka a lokacin da yake gabatar da shirinsa na karfe 9:30 agogon Najeriya da Nijar akan zaben shugaban kasa da 'yan majalisun jamhuriyar Nijar