TASKAR VOA: Jami’an yaki da fataucin miyagun kwayoyi a Nijar sun sake yin babban kamu yayin wani samame

Your browser doesn’t support HTML5

A cikin shirin na wannan makon, kungiyar likitoci ta Médecins Sans Frontières ta yi kiran daukan matakin gaggawa don shawo kan barkewar cutar kyanda a jihar Bornon Najeriya, da wasu rahotanni.