TASKAR VOA: Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken ya ziyarci Najeriya, ya tattauna batun kokarin Amurka na taimakawa kasar

Your browser doesn’t support HTML5

A cikin shirin na wannan makon a Jamhuriyar Nijar Sashin Hausa na Muryar Amurka ya shirya wani taro na tattauna matsalar tsaro da ake fuskanta, inda masu sharhi kan al’amura a kasar da dama suka halarci taron, da wasu rahotanni