VOA60 AFIRKA: A Nijar, Shugabanin kashen yankin G5 Sahel Sun Yi Kiran Hadin Kai Domin Yaki Da Ayyukan Ta'adanci

Your browser doesn’t support HTML5

A Nijar, shugabanin kashen yankin G5 Sahel sun yi kira da a hada kai sosai a kuma bayar da goyon baya a matakin kasa da kasa a yakin da ake yi da masu tsattsauran ra’ayin addini, a wani babban taronsu a Yamai.