VOA60 AFIRKA: Dan takarar shugaban kasa a Guinea, Cellou Dalein Diallo ya ce an hana tawagarsa shiga birni Kankan, da wasu labaran

Your browser doesn’t support HTML5

VOA60 AFIRKA: : Dan takarar shugaban kasa a Guinea, Cellou Dalein Diallo, kuma shugaban babbar jam'iyyar adawa, ya ce, magoya bayan Shugaba Alpha Condé sun hana tawagarsa shiga birni Kankan don yakin neman zabe, wasu sauran labarai.,