VOA60 AFIRKA: Mazaunan birnin Maiduguri a Najeriya Sun Ce Mayaka Masu Da’awar Jihadi Sun Lalata Na’urorin Samar Da Wuta

Your browser doesn’t support HTML5

Mazaunan birnin Maiduguri a Najeriya su na ci gaba da fama da rashin lantarki bayan mayaka masu da’awar jihadi sun lalata na’urorin samar da wuta, abinda ya kawo karancin ruwa da kawo cikas ga rayuwar yau da kullum. Mai gabatarwa Abdoulaziz Adili Toro.