VOA60 AFIRKA: Wata Kotu a Guinea Ta Yi Watsi da Karar Wasu Shugabannin Jam’iyyun Adawa Su 8 Da Aka Zarga da Shirya Zanga Zanga

Your browser doesn’t support HTML5

Wata kotu a Guinea ta yi watsi da karar wasu shugabannin jam’iyyun adawa su 8 da aka zarga da shirya zanga zangar kin jinin yinkuri shugaba Alpha Conde na sake neman wa’adin shugabanci karo na 3, bayan da wani sabon rikici ya barke a birnin Conakry.