VOA60 AFIRKA: Wata kungiyar matasa a garin Mai Kadra a Ethiopia ta kashe mutane a kalla 600 a yankin Tigray, da wasu sauran labarai

Your browser doesn’t support HTML5

VOA60 AFIRKA: A takaitattun labaran Afirka na yau wata kungiyar matasa a garin Mai Kadra a Ethiopia tare da taimakon 'yan sanda da wata kungiyar 'yan bindiga ta kashe a kalla mutane 600 a ranar 9 ga watan Nuwamban nan a yankin Tigray, da wasu sauran labarai.