VOA60 DUNIYA:TURKEY Firamininsta Turkiyya, Ahmet Davutoglu Ya Ce Ba Zai Amince Kurdawan Syria Su Karbe Garin Azaz, Fabrairu 15, 2016

Your browser doesn’t support HTML5

Turkey: Firamininsta Turkiyya, Ahmet Davutoglu ya ce ba zai amince Kurdawan Syria su karbe garin Azaz da ke da nisan tafiyar kilomitoci kadan a iyakar kudancin kasar.