Yadda Manoman Afirka Ke Daukan Matakan Amfani Da Fasaha Wajen Yaki Da Sauyin Yanayi

Your browser doesn’t support HTML5

Wasu manoma da kungiyoyi a Afirka na daukar matakan fasaha a yayin da nahiyar ke kokarin shirya kanta don fuskantar illar sauyin yanayi. A kasar Kenya, wata kungiya ta zuba jari a wuraren ajiyar kayan amfanin gona masu sanyi, inda ake ci gaba da rarrabawa mabukata, ciki har da wadanda Fari ya shafa.
Wasu manoma da kungiyoyi a Afirka na daukar matakan fasaha a yayin da nahiyar ke kokarin shirya kanta don fuskantar illar sauyin yanayi. A kasar Kenya, wata kungiya ta zuba jari a wuraren ajiyar kayan amfanin gona masu sanyi, inda ake ci gaba da rarrabawa mabukata, ciki har da wadanda Fari ya shafa. Brenda Mulinya ta aiko mana da rahoto daga Nairobi.