‘Yantawayen kasar Libya na can suna neman milyoyin daloli daga jagabannin kasashen dake halartar taron da ake gudanarwa a Haddadiyar Daular Larabawa don shata makomar Libya bayan an kaswarda shugabanta na yanzu, Muammar Ghadafi.
'Yan Tawayen Libya Suna Neman Tallafin Kudi Daga Manyan kasashe Dake...
Sakatariyar harkokin wajen Amurka Hillary Clinton daga tsakiya take tattaunawa da ministan harkokin wajen Jordan daga hagu,da na hadaddiyar daular larabawa daga hanun dama.