Bisa bayanan WHO, wasu jerin bincike da aka gudanar sun nuna cewa ganyen tabar wiwi yana da tasiri a fannin maganin cututtuka daban-daban, daga cikin su, har da yanayin tashin zuciya da ammai.
Hukumar Lafiya ta Duniya ta bayana cewa kasar Cape Verde ta yi nasarar kawar da cutar Malariya. Kasar ta zama ta 3 a nahiyar Afirka da aka tabbatar da nasasrar kawar da cutar bayan kasar Mauritius a shekara ta 1973 da Algeriya a 2019.
An kebe kowace ranar Litinin na uku (3) a watan Jana'iru a matsayin ranar hutu don tunawa da Dakta Martin Luther King Junior wanda ya jagoranci jerin zanga-zangar lumana tsakanin shekararun 1950 zuwa shekarun 1960.
Shirin Taskar VOA na wannan makon, shiri ne na musanman da Muryar Amurka ta hada a game da yaki ko tashin hankali da ake fama da shi a Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo, da kuma mawuyacin hali da mutane ke ciki sakamakon rikicin.
Domin Kari